DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH | FITOWA 19-20
Darussan da Muka Koya Daga Dokoki Goma
20:3-17
Kiristoci ba sa bin Dokar da Allah ya bayar ta hannun Musa. (Kol 2:13, 14) To, ta yaya muke amfana daga Dokoki Goma a yau?
Suna nuna mana ra’ayin Jehobah a kan wasu batutuwa
Suna nuna mana abin da Jehobah yake so mu riƙa yi
Suna nuna mana yadda ya kamata mu riƙa sha’ani da mutane
Me Dokoki Goma suka koya maka game da Jehobah?