Abin Da Ke Ciki
15 Ga Fabrairu, 2013
© 2013 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania. Duk Wata Dama a Kāre Take.
NA NAZARI
1-7 GA AFRILU, 2013
SHAFI NA 3 • WAƘOƘI: 69, 28
8-14 GA AFRILU, 2013
SHAFI NA 8 • WAƘOƘI: 22, 75
15-21 GA AFRILU, 2013
Ka Ci Gaba da Fakewa a Cikin Kwarin Jehobah
SHAFI NA 17 • WAƘOƘI: 133, 16
22-28 GA AFRILU, 2013
Kada Ka Ƙyale Kome ya Hana Ka Samun Girma
SHAFI NA 25 • WAƘOƘI: 15, 61
TALIFOFIN NAZARI
▪ Wannan Ne Gādonmu
▪ Kana Daraja Gādonka Kuwa?
Waɗannan talifofin sun bayyana fasaloli masu muhimmanci na gādon da bayin Jehobah suke da shi. Kuma sun nuna yadda Allah ya adana Kalmarsa da yadda ya sa muka san sunansa, kuma ya adana gaskiyar da ke Kalmarsa da suke taimaka mana mu guji koyarwar ƙarya.
▪ Ka Ci Gaba da Fakewa a Cikin Kwarin Jehobah
Wannan talifin ya bayyana ma’anar ƙwarin kāriya da aka ambata a littafin Zakariya 14:4, kuma ya nuna muhimmancin kasancewa cikin wannan ƙwarin. Kuma ya bayyana abin da ruwa mai rai da aka ambata a aya ta 8 yake nufi da amfanin shan wannan ruwan.
▪ Kada Ka Ƙyale Kome ya Hana Ka Samun Girma
Wannan talifin ya nuna yadda za mu samu girmar da Jehobah ya ɗanka wa ’yan Adam. Ya kuma bayyana abin da zai iya hana mu samun wannan girmar da yadda wasu za su amfana.
A FITOWAR NAN
13 Wani Matsarin Sarkin Ƙasar Roma Ya Saurari Bishara
22 Ka Yi Hattara da Nufe-Nufen Zuciyarka
BANGO: Wata mai shela da ke arewa matso yamma na ƙasar Namibiya tana wa wata mata ’yar ƙabilar Himba wa’azi. Matan ƙabilar Himba waɗanda makiyaya ne, suna shafa wa sumansu da kuma jikinsu wani haɗin da suke yi da niƙaƙƙen laƙa daga dutse
NAMIBIYA
YAWAN JAMA’A
2,373,000
MASU SHELA
2,040
NAZARIN LITTAFI MAI TSARKI
4,192