DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH | FITOWA 17-18
Ku Koyar da Wasu Kuma Ku Ba Su Aiki
18:17, 18, 21, 22, 24, 25
Idan ’yan’uwa maza suka koyar da matasa kuma suka ba su aiki, hakan zai nuna cewa suna da sanin ya kamata, suna da ƙauna kuma suna hangen nesa. Ta yaya za su yi hakan?
Ku zaɓi waɗanda suka cancanci a ba su ƙarin aiki
Ku bayyana musu dalla-dalla yadda za su yi aikin
Ku tanada musu abin da suke bukata don su yi aikin
Ku riƙa lura da yadda ɗalibin yake yin aikin kuma ku gaya masa cewa zai iya yin aikin
KA TAMBAYI KANKA, ‘Wane aiki ne zan so in ba ma wasu?’