16-22 GA MARIS
ISHAYA 45-47
Waƙa ta 2 da Adduꞌa | Gabatarwar Taro (minti 1)
1. “Ni Ne Allah, Babu Wani Kamar Ni”
(minti 10)
Babu wani kamar Jehobah (Ish 46:9; w20.06 5 sakin layi na 14)
Babu abin da zai hana Jehobah yin abin da yake so ya yi (Ish 46:10, 11; cl 42 sakin layi na 14; it-E “Exiles Return From Babylon” sakin layi na 1)
Waɗanda suka dogara ga allolin ƙarya ko kuɗi ba za su yi farin ciki ba (Ish 46:6, 7; w99 6/1 12 sakin layi na 18-19)
2. Abubuwa Masu Daraja Daga Kalmar Allah
(minti 10)
Ish 46:10—Shin, Jehobah ya san cewa ‘tun daga farko’ Adamu da Hauwaꞌu za su yi masa rashin biyayya ne? (w11-E 1/1 14 sakin layi na 2-3)
A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu?
3. Karatun Littafi Mai Tsarki
(minti 4) Ish 45:1-11 (th darasi na 5)
4. Fara Magana da Mutane
(minti 3) WAꞌAZI A INDA JAMAꞌA SUKE. Ka bayyana wa mutumin da ba Kirista ba abin da Taron Tunawa da Mutuwar Yesu ya ƙunsa. (lmd darasi na 5 batu na 3)
5. Komawa Ziyara
(minti 4) WAꞌAZI GIDA-GIDA. Kwanan baya da ka ziyarci mutumin, ya karɓi gayyata na Taron Tunawa da Mutuwar Yesu, kuma ya ce zai zo. (lmd darasi na 9 batu na 5)
6. Almajirtarwa
(minti 5) lff darasi na 19 gabatarwa da kuma batu na 1-3 (lmd darasi na 11 batu na 3)
Waƙa ta 38
7. Jehobah Ne Kaɗai Zai Iya Taimaka Mana a Kullum
(minti 7) Tattaunawa.
Idan muna fama da matsaloli, Jehobah ne kaɗai zai iya taimaka mana.—Ibr 13:5, 6.
Karanta Zabura 55:22. Sai ka tattauna misalan da aka ambata a gaba da masu sauraro.
A kowane yanayi, ka rubuta hanya ɗaya da za ka nuna cewa ka dogara ga Jehobah, da kuma wata hanya da yake taimaka mana.
Idan mun rasa aikinmu ko kuma yana mana wuya mu kula da iyalinmu
Idan gwamnati ta hana mu ayyukan ibada
Idan muna fama da ciwo mai tsanani
Idan balaꞌi ya auko mana ko kuma wani danginmu ya rasu
8. Ƙarin Bayani na Sashen Zane-Zane da Gine-Gine na 2026
(minti 8) Jawabi.
9. Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya
(minti 30) lfb darasi na 70-71