DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH | FITOWA 13-14
“Ku Tsaya Shiru . . . Ku Ga Ceton da Yahweh Zai Yi Muku”
14:13, 14, 21, 22, 26-28
Jehobah yana kula da mutane kuma yana ceton su. Ta yaya ya nuna cewa yana ƙaunar Isra’ilawa sa’ad da suke fita daga ƙasar Masar?
Ya tsara su da kyau.—Fit 13:18
Ya ja-gorance su kuma ya kāre su.—Fit 14:19, 20
Ya ceci duka mutanensa manya da ƙanana.—Fit 14:29, 30
Wane tabbaci kake da shi yayin da ƙunci mai girma yake gabatowa?—Ish 30:15