29 ga Yuni–5 ga Yuli
FITOWA 4-5
Waƙa ta 3 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 1)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Ni Kuwa Zan Bi da Bakinka”: (minti 10)
Fit 4:10, 13—Musa yana ganin ba zai iya yin aikin da aka ba shi ba (w10 10/15 13-14)
Fit 4:11, 12—Jehobah ya ce zai taimaka wa Musa (w14 4/15 9 sakin layi na 5-6)
Fit 4:14, 15—Jehobah ya sa Haruna ya taimaka wa Musa (w10 10/15 14)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 10)
Fit 4:24-26—Me ya sa Ziffora ta kira Jehobah “angon da aka tabbatar da dangantakarsa ta kaciya”? (mwbr20.06-HA an ɗauko daga w04 3/15 28 sakin layi na 4)
Fit 5:2—Me Fir’auna yake nufi sa’ad da ya ce bai san Jehobah ba? (mwbr20.06-HA an ɗauko daga it-2 12 sakin layi na 5)
A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu game da Jehobah Allah da wa’azi da dai sauransu?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Fit 4:1-17 (th darasi na 12)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 3 ko ƙasa da hakan) Ka soma da bin bayanin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. Ka gayyaci mutumin zuwa taro. (th darasi na 2)
Komawa Ziyara: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Ka soma da bin bayanin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. Ka ba mutumin ɗaya daga cikin littattafanmu na nazari. (th darasi na 4)
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 5 ko ƙasa da hakan) bhs 100 sakin layi na 15-16 (th darasi na 8)
RAYUWAR KIRISTA
“Yadda Za A Bi Bayanin da Ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi”: (minti 5) Tattaunawa.
“Za Ka Iya Wa’azi da Koyarwa!”: (minti 10) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon nan Ku Zama da Ƙarfin Zuciya . . . Masu Shela.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) ia babi na 11 sakin layi na 12-20 da Taƙaitawa da ke shafi na 98
Kammalawa (minti 3 ko ƙasa da hakan)
Waƙa ta 73 da Addu’a