DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH | YOHANNA 18-19
Yesu Ya Ba da Shaida ga Gaskiya
Yesu ya ba da shaidar gaskiya game da nufin Allah
A FURUCINSA: Ya yi wa’azi game da Mulkin Allah da ƙwazo
A AYYUKANSA: Yadda ya yi rayuwarsa ya nuna cewa Kalmar Allah ba ta ƙarya
Da yake mu ma almajiran Yesu ne, muna shaida gaskiya
A FURUCINMU: Muna wa’azin Mulkin Allah wanda Yesu ne Sarkinsa da ƙwazo ko da ana tsananta mana
A AYYUKANMU: Halinmu da yadda ba ma saka hannu a harkokin siyasa suna nuna cewa muna goyon bayan sarautar Yesu