DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH | LUKA 21-22
“Cetonku Ya Yi Kusa”
Ba da daɗewa ba, Yesu zai hukunta mugayen mutane kuma ya ceci mabiyansa. Ya kamata mu ƙarfafa dangantakarmu da Allah don mu sami ceto.
Babu bidiyo don wannan zabin
Yi hakuri, bidiyon na da dan matsala
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH | LUKA 21-22
Ba da daɗewa ba, Yesu zai hukunta mugayen mutane kuma ya ceci mabiyansa. Ya kamata mu ƙarfafa dangantakarmu da Allah don mu sami ceto.