Watchtower LABURARE NA INTANE
Watchtower
LABURARE NA INTANE
Hausa
Ɓ
  • Ā
  • ā
  • Ɓ
  • ɓ
  • ɗ
  • Ɗ
  • Ƙ
  • ƙ
  • ꞌY
  • ꞌy
  • LITTAFI MAI TSARKI
  • WALLAFE-WALLAFE
  • TARO
  • mwb18 Yuli p. 5
  • Kun Fi Tsuntsaye Daraja

Babu bidiyo don wannan zabin

Yi hakuri, bidiyon na da dan matsala

  • Kun Fi Tsuntsaye Daraja
  • Littafin Taro Don Rayuwa ta Kirista da Hidimarmu—2018
  • Makamantan Littattafai
  • Mai Lura da Ya San Tamaninmu Luka 12:6, 7
    Hasumiyar Tsaro Mai Shelar Mulkin Jehobah—2008
  • Jehobah Ya Ƙidaye “Gashin Kanku”
    Hasumiyar Tsaro Mai Shelar Mulkin Jehobah—2005
  • Ku Rika Addu’a a Madadin ‘Yan’uwan da Ake Tsananta Musu
    Littafin Taro Don Rayuwa ta Kirista da Hidimarmu—2017
  • Kasar Ta “Shanye Ruwan Kogin”
    Littafin Taro Don Rayuwa ta Kirista da Hidimarmu—2019
Dubi Ƙari
Littafin Taro Don Rayuwa ta Kirista da Hidimarmu—2018
mwb18 Yuli p. 5

DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH | LUKA 12-13

Kun Fi Tsuntsaye Daraja

12:6, 7

Tsuntsaye guda biyu

Me furucin Yesu da ke Luka 12:​6, 7 yake nufi? A aya ta 4 na surar, Yesu ya gaya wa mabiyansa cewa kada su ji tsoron mutanen da za su tsananta musu ko kuma kashe su. Yesu ya ƙarfafa su cewa Jehobah yana daraja kowannensu kuma ba zai bar mutane su tsananta musu har abada ba. Ta hakan, Yesu yana ƙarfafa mabiyansa don su iya jimre matsalolin da za su fuskanta a nan gaba.

Ta yaya za mu iya bin misalin Jehobah a yadda ya damu da waɗanda ake tsananta musu?

A ina ne za mu samu bayanai game da Shaidun Jehobah da suke kurkuku don imaninsu?

A yanzu haka, ’yan’uwa maza da mata guda nawa ne suke kurkuku?

Wani dan’uwa da ke kurkuku yana addu’a
    Littattafan Hausa (1987-2026)
    Fita
    Shiga Ciki
    • Hausa
    • Raba
    • Wadda ka fi so
    • Copyright © 2026 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania
    • Ka'idojin Amfani
    • Tsarin Tsare Sirri
    • Saitin Tsare Sirri
    • JW.ORG
    • Shiga Ciki
    Raba