11-17 ga Yuni
LUKA 1
Waƙa ta 137 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Mu Zama Masu Sauƙin Kai Kamar Maryamu”: (minti 10)
[Ka saka bidiyon Gabatarwar Littafin Luka.]
Lu 1:38—Da sauƙin kai ta amince da aikin da aka ba ta (ia 149 sakin layi na 12)
Lu 1:46-55—Ta yabi Jehobah daga Kalmarsa (ia 150-151 sakin layi na 15-16)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Lu 1:69—Mene ne furucin nan “mai ceto mai iko” yake nufi? (nwtsty na nazarin)
Lu 1:76—Ta yaya Yohanna mai baftisma zai “riga Ubangiji zuwa”? (nwtsty na nazarin)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Lu 1:46-66
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 2 ko ƙasa da hakan) Ka bi bayanin da ke yadda za mu yi wa’azi.
Bidiyon Komawa Ziyara ta Farko: (minti 5) Ka nuna bidiyon kuma ku tattauna shi.
Komawa Ziyara ta Biyu: (minti 3 ko ƙasa da hakan) Ka bi bayanin da ke yadda za mu yi wa’azi.
RAYUWAR KIRISTA
Bukatun Ikilisiya: (minti 8) Za ku iya tattauna bayanai da aka yi game da jigonmu na shekara ta 2018. (w18.01 8-9 sakin layi na 4-7)
Abubuwan da Ƙungiyarmu ta Cim ma: (minti 7) Ka saka bidiyon nan Abubuwan da Ƙungiyarmu ta Cim ma na watan Yuni.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) lv babi na 8 sakin layi na 19-26 da akwatunan da ke shafi na 94 da 96
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 58 da Addu’a