Watchtower LABURARE NA INTANE
Watchtower
LABURARE NA INTANE
Hausa
Ɓ
  • Ā
  • ā
  • Ɓ
  • ɓ
  • ɗ
  • Ɗ
  • Ƙ
  • ƙ
  • ꞌY
  • ꞌy
  • LITTAFI MAI TSARKI
  • WALLAFE-WALLAFE
  • TARO
  • mwb17 Mayu p. 5
  • Jehobah Zai Sāka wa Kowa Bisa ga Ayyukansa

Babu bidiyo don wannan zabin

Yi hakuri, bidiyon na da dan matsala

  • Jehobah Zai Sāka wa Kowa Bisa ga Ayyukansa
  • Littafin Taro Don Rayuwa ta Kirista da Hidimarmu—2017
  • Makamantan Littattafai
  • Mai Sāka wa Dukan Waɗanda Suke Bauta Masa
    Hasumiyar Tsaro Mai Shelar Mulkin Jehobah—2012
  • Ebed-melek Misali Ne Na Karfin Hali da Kuma Alheri
    Littafin Taro Don Rayuwa ta Kirista da Hidimarmu—2017
  • An Halaka Urushalima
    Darussa daga Littafi Mai Tsarki
Littafin Taro Don Rayuwa ta Kirista da Hidimarmu—2017
mwb17 Mayu p. 5

DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH | IRMIYA 39-43

Jehobah Zai Sāka wa Kowa Bisa ga Ayyukansa

Zadakiya ya ƙi bin umurnin da Jehobah ya ba shi cewa ya miƙa wuya ga Babila

39:4-7

  • An kashe yaran Zadakiya a idonsa. Shi kuma an ɗaure shi da sarƙa kuma an saka shi a kurkuku har mutuwarsa a Babila

    Sarki Zadakiya ya karya dokar Jehobah kuma Jehobah ya hukunta shi ta wajen sa a makantar da shi kuma a kama shi

Ebed-melek ya dogara ga Jehobah kuma ya taimaka wa Irmiya

39:15-18

  • Jehobah ya yi alkawari cewa zai kāre Ebed-melek a lokacin da za a halaka mutanen Yahuda

    Ebed-melek ya je wajen Sarki Zadakiya da gaba gadi kuma ya tsira sa’ad da aka halaka Urushalima

Kafin a halaka Urushalima, Irmiya ya yi shekaru da yawa yana wa’azi da gaba gaɗi

40:1-6

  • Jehobah ya kāre Irmiya a lokacin da aka halaka Urushalima kuma ya sa Babiloniyawa su saki Irmiya

    Irmiya ya yi wa’azi da gaba gadi kuma an ba shi abinci sa’ad da aka halaka Urushalima
    Littattafan Hausa (1987-2026)
    Fita
    Shiga Ciki
    • Hausa
    • Raba
    • Wadda ka fi so
    • Copyright © 2026 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania
    • Ka'idojin Amfani
    • Tsarin Tsare Sirri
    • Saitin Tsare Sirri
    • JW.ORG
    • Shiga Ciki
    Raba