DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH | ISHAYA 47-51
Yin Biyayya ga Jehobah Yana Kawo Albarka
48:17
Domin Jehobah yana ƙaunar mu, ya nuna mana ‘hanyar da za mu bi’ don mu ji daɗin rayuwa. Za mu amfana idan muka yi masa biyayya
‘Salama . . . kamar kogi’
48:18
Jehobah ya yi alkawari cewa za mu ci gaba da kasancewa da salama a yalwace kamar kogi
“Adalcinka kuma kamar raƙuman teku”
Za mu kasance da halaye masu kyau da yawa kamar raƙuman teku