13-19 ga Fabrairu
ISHAYA 52-57
Waƙa ta 148 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Yesu Ya Sha Azaba Domin Mu”: (minti 10)
Ish 53:3-5—An rena shi kuma an kashe shi don zunubanmu (w09 1/15 26 sakin layi na 3-5)
Ish 53:7, 8—Ya yarda ya ba da ransa domin mu (w09 1/15 27 sakin layi na 10)
Ish 53:11, 12—Za mu iya ƙulla dangantaka da Allah domin Yesu ya riƙe aminci har mutuwa (w09 1/15 28 sakin layi na 13)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Ish 54:1—Wace ce “bakararriya” da aka ambata a wannan annabcin, kuma su waye ne ‘’ya’yanta’? (w06 3/15-E 11 sakin layi na 2)
Ish 57:15—A wace hanya ce Jehobah yake “zaune” da mai “karyayyen ruhu” da kuma “mai-tawali’u”? (w05 11/1 14 sakin layi na 3)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya mini game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne na koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon da zan iya yin amfani da su a wa’azi?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Ish 57:1-11
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 2 ko ƙasa da hakan) ll shafi na 6—Ka yi shiri don koma ziyara.
Koma Ziyara: (minti 4 ko ƙasa da hakan) ll shafi na 7—Ka yi shiri don ziyara ta gaba.
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 6 ko ƙasa da hakan) bhs 13-14 sakin layi na 16-17—Idan akwai mahaifin da ke da ƙananan yara, ku sa ya yi nazari da ɗaya daga cikinsu.
RAYUWAR KIRISTA
“Ku Sa Yaranku Su Yi Imani da Wanzuwar Mahalicci Sosai”: (minti 15) Tattaunawa. Ku saka bidiyon nan Abin da Tsararku Suka Ce—Yin Imani da Allah.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 8 sakin layi na 8-13 da akwatin nan “Littattafan da aka Fi Bugawa a Faɗin Duniya”
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 107 da Addu’a