Tsarin Ayyuka Makon 11 Ga Mayu
MAKON 11 GA MAYU
Waƙa ta 84 da Addu’a
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya:
cl babi na 24 sakin layi na 11-17 (minti 30)
Makarantar Hidima ta Allah:
Karatun Littafi Mai Tsarki: 2 Sama’ila 4-8 (minti 8)
Na 1: 2 Sama’ila 6:14-23 (minti 3 ko ƙasa da hakan)
Na 2: Mene Ne Ke Faruwa da Mutum Sa’ad da Ya Mutu?—igw 18 sakin layi na 1-3 (minti 5)
Na 3: Me Ya Sa Yesu Ya Gargaɗi Mutumin da Ya Kira Shi “Malam Managarci”?—Mar. 10:17, 18 (minti 5)
Taron Hidima:
Jigon Wata: Ku taimaki ire-iren mutane su san ainihin koyarwar Littafi Mai Tsarki.—1 Tim. 2:3, 4.
Waƙa ta 92
Minti 10: Ku Taimaki Ire-iren Mutane Su San Ainihin Koyarwar Littafi Mai Tsarki. Jawabin da zai bayyana jigon watan. (Ka duba Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Nuwamba, 2013, shafuffuka na 11-12, sakin layi na 8.) Ka karanta kuma ka tattauna 1 Timotawus 2:3, 4 da kuma 1 Korintiyawa 9:19-23. Ka ɗan ambata wasu abubuwan da za a tattauna a Taron Hidima na wannan watan, kuma ka nuna yadda suke da nasaba da jigon watan.
Minti 20: “Hanyoyin Kyautata Yadda Muke Wa’azi—Yin Wa’azi ga Mutumin da Ke Wani Yare.” Tattaunawa. Ka sa a ɗan yi wani gwajin da zai nuna yadda wani mai shela da ke wa’azi gida-gida yake yin amfani da ƙasidar nan Good News for People of All Nations.
Waƙa ta 105 da Addu’a