Sanarwa
◼ Littattafan da za mu ba mutane a watan Afrilu: Mujallun Hasumiyar Tsaro da Awake! Mayu da Yuni: Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa? ko Za Ka so ka San Amsoshin Waɗannan Tambayoyin? Yuli: Ku ba da ɗaya daga cikin ƙasidun nan masu shafuffuka 32: Allah Yana Kula Da Mu Kuwa Da Gaske?, Ka Saurari Allah, Ka Saurari Allah Don Ka Rayu Har Abada, Hanyar Rai Madawwami—Ka Same ta Kuwa?, Minene Yakan Faru Mana Sa’anda Muka Mutu?, Minene Ma’anar Rai?—Ina Yadda Zaka Same Shi?, Za Ka Iya Zama Abokin Allah!
◼ A ranar Jumma’a, 29 ga Mayu, 2015, ba za a bar baƙi su shiga Bethel ba. Saboda haka, don Allah kada ku zo karɓan littattafai ko kuma yawon buɗe ido a wannan ranar.