Fihirisa ta Talifofin Hasumiyar Tsaro ta 2011
Kwanan watan da talifin ya fito
HANYAR RAYUWA TA KIRISTA
Bauta ta Iyali, 8/15
“Biyayya ta Fi Hadaya,” 2/15
Farin Ciki Tare! 10/15
Kada Ka Yasar da ’Yan’uwanka Masu Bi, 3/15
Kada Ka Ruɗi Kanka da Tunanin Ƙarya, 3/15
Kada Ka Sa Rashin Lafiya Ya Hana Ka Yin Farin Ciki, 12/15
Ƙalubalen Sababbin Iyaye, 7/1
Kamar Finehas Sa’ad da Ka Fuskanci ƙalubale, 9/15
‘Ka Sa Hanyarka ta Yi Nasara,’ 6/15
Ka Yi Bimbini a Kan Abin da Jehobah Ya Yi Maka, 1/5
Koya wa Yaranku Tarbiyya, 2/1
Ku Koya wa Yaranku Yin Ladabi, 2/15
Ku Koyar da Yaranku, 1/1, 4/1, 7/1, 10/1
‘Ku Yi Tsaro,’ 10/15
Kwalliya da Ke Biyan Kuɗin Sabulu! (Bauta ta Iyali), 2/15
Masu Gaskiya a Duniya Marar Gaskiya, 4/15
Nuna Godiya ga Dukan Albarkarka? 2/15
Tabbaci Cewa Allah Yana Ja-gora, 4/15
Tambayar Littafi Mai Tsarki, Matsala na Kai? 10/15
Yadda Za Ka Daraja Matarka, 10/1
Yin Amfani da Intane, 8/15
Yi wa Matasa Baftisma Ne? 6/15
JEHOBAH
Ka Kusaci Allah, 4/1, 7/1, 10/1
Me Ya Sa Ya Ƙyale Mugunta da Wahala? 7/1
Me Ya Sa Za Ka Koya Daga? 4/1
Nufin Allah ga Duniya, 7/1
Suna a Cikin Kwari (Switzerland), 1/15
Wane ne Allah? 4/1
LABARAI
Bauta wa Jehobah Yake Sa Ni Farin Ciki (F. Rusk), 10/15
Bauta wa Jehobah, a Lokatan Gwaje-Gwaje (M. de Jonge-van den Heuvel), 1/15
‘Mai Kula Mai Kyau da Aboki Ƙaunatacce’ (J. Barr), 5/15
Na ga Ikon Gaskiyar Littafi Mai Tsarki (V. Fraese), 6/1
“Na Naƙasa amma Ba Har Abada Ba” (S. van der Monde), 11/15
Samu Abubuwa Masu Kyau da Yawa (A. Bonno), 4/15
Samu Albarka don Yin Canje-Canje a Rayuwa (J. Thompson), 12/15
Samun Ƙarfi da Daɗewa ta Wajen Karanta Littafi Mai Tsarki (M. Leroy), 9/15
Tsoron Mutuwa, Yanzu Ina Jiran ‘Rai a Yalwace’ (P. Gatti), 7/15
LITTAFI MAI TSARKI
Canja Rayuka, 1/1, 4/1, 7/1, 10/1
Don Matasa, 4/1, 7/1, 10/1
Jin Daɗin Karanta Kalmar Allah Kuwa? 5/15
SHAIDUN JEHOBAH
Adadin rahoton hidima na shekara-shekara, 8/15
Dalilin Yin Farin Ciki (ƙungiya), 3/15
Gatar Yin “Alheri” (gudummawa), 11/15
Karɓan jinya kuwa? 4/1
Nasara Bisa Shari’a da Aka Yi Shekaru da Yawa! (Rasha), 7/15
Taron Shekara-Shekara, 8/15
Turanci Mai Sauƙi (Hasumiyar Tsaro), 7/15
Wasiƙa Daga . . . , 1/1, 4/1
TALIFOFIN NAZARI
Allah Ya Tabbatar Mana da Ƙaunarsa, 6/15
An Ƙarfafa Mu Mu Sha Kan Kowane Gwaji, 1/15
Akwai Bishara da Dukan Mutane Suke Bukata, 6/15
“Baƙi” a Cikin Muguwar Duniya, 11/15
Cikakkiyar Dogara ga Jehobah Tana Sa Mu Gaba Gaɗi, 5/15
Jehobah ne Rabona, 9/15
Jehobah ne “Allah Mai Ba da Salama,” 8/15
Jehobah Ya San Ka Kuwa? 9/15
Ka Dogara ga Jehobah Yayin da Ƙarshe Ya Yi Kusa, 3/15
Ka Dogara ga Jehobah, “Allah na Dukan Ta’aziyya,” 10/15
Ka Ɗauki Bautarka ga Jehobah da Muhimmanci, 4/15
Kana Barin Jehobah Ya Zama Rabonka Kuwa? 9/15
Kana Barin Ruhun Allah Ya Yi Maka Ja-Gora Kuwa? 4/15
“Kada Ka Jingina ga Naka Fahimi,” 11/15
Kana Ƙin Mugunta Kuwa? 2/15
Ka Karɓi Ruhun Allah ba na Duniya Ba, 3/15
Ka Kasance da Shiri! 3/15
Ka “Nemi Mafaka a Sunan Jehobah,” 1/15
Ka Shiga Cikin Hutun Allah Kuwa? 7/15
Ka Tsai da Shawarwari da ke Ɗaukaka Allah, 4/15
Ka “Yi wa Dukan Masu-Makoki Ta’aziyya,” 10/15
Ka Yi Ƙaunar Adalci da Dukan Zuciyarka, 2/15
Ka Yi Tafiya Bisa ga Ruhu, Kuma Za Ka Samu Rai da Salama, 11/15
Ka Yi Tsaro, Yadda Irmiya Ya Yi, 3/15
Ku Biɗi Salama, 8/15
Ku Daraja Aure a Matsayin Baiwa Daga Wurin Allah, 1/15
“Ku Girmama Waɗanda Suke Aiki Tuƙuru a Cikinku,” 6/15
Ku Koyar da ’Yan’uwa Maza Don Su Yi Burin Aikin Kula, 11/15
Ku Taimaki Maza Su Samu Ci Gaba a Ruhaniya, 11/15
Ku Yi Amfani da Yanayinku na Marasa Aure da Kyau, 1/15
“Ku Yi Kiwon Garken Allah Wanda ke Wurinku,” 6/15
“Ku Yi Shiri” a Matsayin Iyalan Kirista, 5/15
“Ku Yi Tsere Domin Ku Samu,” 9/15
Ka Yi Tseren da Jimiri, 9/15
Ku “Zauna a Faɗake” a Matsayin Iyalan Kirista! 5/15
Mene ne Hutun Allah? 7/15
Me Ya Sa Ruhun Allah Zai Yi Mana Ja-Gora? 12/15
Nishaɗin da Kake Yi Yana Amfane Ka Kuwa? 10/15
Ruhun Allah Ya Yi wa Masu Aminci na Dā Ja-Gora, 12/15
Ruhu Mai Tsarki Ya Yi Aiki Wajen Halitta! 2/15
Ruhu Mai Tsarki Yana Ba da Ƙarfi a Jimre da Gwaji da kuma Sanyin Gwiwa, 1/15
Samun Tagomashin Allah Yana Kai ga Samun Rai na Har Abada, 2/15
Shawara Mai Kyau Game da Kasancewa Marar Aure da Kuma Mai Aure, 10/15
Shi Misali Mai Kyau ne a Gare Ka ko kuma Kashedi? 12/15
Sun Jira Zuwan Almasihu, 8/15
Sun Samu Almasihu! 8/15
Wane ne Ya Fi Muhimmanci a Rayuwarka? 5/15
Yadda Ruhun Allah Ya Yi Ja-Gora a Ƙarni na Farko da kuma a Yau, 12/15
‘’Yar Ruhu’ Tana Ɗaukaka Allah, 4/15
Za Ka Bi Ja-gorancin Ƙauna na Jehobah Kuwa? 7/15
Za Ka Saurari Gargaɗin Jehobah Kuwa? 7/15
‘Zurfin Hikimar Allah!’ (Ro 11), 5/15
WASU
Abin da Ya Sa Musa Ya Yi Fushi da ’Ya’yan Haruna (Le 10:16-20), 2/15
Bege ga Matattu, 7/1
“Bisharan Nan ta Mulki,” 3/1
Jehu Ya Tallafa wa Bauta ta Gaskiya, 11/15
Ibrahim Yana da Raƙuma? 6/15
Ƙarshen Talauci, 7/1
“Mace, Har ma ’Yan Mata” (M. Wa 2:8), 3/15
Manzanni Sun Ɗauki Sanduna Kuma Sun Saka Takalma, 3/15
Mene ne Armageddon? 10/1
Mene ne Mulkin Allah? 4/1
‘Taho da Littattafan Nan, da Fatun Nan Masu Rubutu,’ 6/15
Ya Sami Ƙarfafawa Daga Wajen Allah (Iliya), 10/1
Yadda Za a Gane Bauta ta Gaskiya? 10/1
Yin Rayuwa Daidai Ƙarfinka, 7/1
Wane ne Yake Mulkin Duniya? 10/1
YESU KRISTI
Annabce-annabce Nawa Aka Yi Game da Almasihu? 8/15
Ka Bi Kristi, Kamiltaccen Shugaba, 5/15
Sa’ar da Aka Rataye Shi, 11/15
Wane ne Yesu Kristi? 3/1