Fihirisa na Talifofin Hasumiyar Tsaro ta 2009
Kwanan watan da talifin ya fito
HANYAR RAYUWA TA KIRISTA
Addini, Zaɓi Na ne ko Na Iyaye Na? 9/15
Addu’ar da Allah Yake Sauraro, 4/1
Ba da Aiki, 6/15
Bayarwa da Daɗin Rai da Dukan Zuciyarmu, 11/15
Ɗaura Ɗankwali Sa’ad da ake Fassara Zuwa Yaren Kurame, 11/15
Haɗin Kai na Kawo Ci Gaba na Ruhaniya, 7/15
“Hanya Mafificiya” ta Ƙauna, 7/15
Ina Ya Kamata Ka Kasance Sa’ad da Ƙarshe Ya Zo? 5/15
Ittai, 5/15
Jana’iza, 2/15
Kada Ka Mance da Jehobah, 3/15
Ka Guji Abubuwan Raba Hankali, 8/15
Ka Karɓa da Godiya, Ka Bayar da Zuciya Ɗaya, 7/15
Kashe Kuɗi Yadda Ya Kamata, 10/1
Ka taɓa Yin Hidima? 8/15
“Lokacin Yin Shuru,” 5/15
Magidanta, Ku Yi Koyi da Ƙaunar Kristi, 5/15
Maryamu, 1/1
More Yanayinka na Marar Aure, 6/15
Sa’ad da Aka Yi Maka Laifi, 9/1
Shagalawa da Kuma Yin Farin Ciki a Hidimar Allah, 12/15
Shirya Matasa Su Zama Manya, 5/1
Ya Kamata Ne Ka Nace wa Abubuwan da Ka fi So? 2/15
Yaya Za Ka Jimre a Hidima? 3/15
JEHOBAH
Allah Yana Sake Shawara Ne? 7/1
Alkawarin Kuɗi Ne? 10/1
Alƙali da Yake Yin Adalci Koyaushe, 1/1
Kada ka Mance da Jehobah, 3/15
“Na San Baƙinzuciyarsu” (Fit. 3:1-10), 4/1
Sa’ad da Jehobah ya Kwatanta Kansa, 5/15
Tabbaci Mafi Girma na Ƙaunar Allah, 4/1
Uban Marayu, 4/1
LABARAI
“Mala’ikan Ubangiji Yana Kafa Sansani a Kewaye” (C. Connell), 3/15
Me Zan Bayar ga Jehobah? (R. Danner), 6/15
Na Sami Rayuwa Mai Ma’ana (G. Martínez), 9/15
Na Soma ‘Tuna Mahaliccina Shekaru Casa’in da Suka Shige’ (E. Ridgwell), 7/15
“Wannan Ita ce Hanya, Ku Bi Ta” (R. Pappas ce ta ba da labarin E. Pederson), 1/15
Yadda Tarurrukan Gunduma Guda Uku Suka Shafi Rayuwata (G. Warienchuck), 10/15
LITTAFI MAI TSARKI
Canja Rayuka, 10/1
Ru’ya ta Yohanna—Sashe na Ɗaya, 1/15
Ru’ya ta Yohanna—Sashe na Biyu, 2/15
Yadda Za Ka Fahimci, 7/1
Ya Kai Babban Tsibirin Madagascar, 12/15
SHAIDUN JEHOBAH
Abin da Ya sa Ba a Yin Amfani da Siffofi, 7/1
An Gano Dukiyoyin da Aka Ɓoye (Estonia), 8/15
Hidima Inda Ake Bukata, 4/15, 12/15
Iri Ya Kai Wurare Masu Nisa (Jamhuriyar Tuva, Rasha), 7/15
‘Jehobah Ya Sa Fuskarsa ta Haskaka’ (kurame), 8/15
Ka Daraja ’Yan’uwanka Kurame, 11/15
Ƙaramar Yarinya Mai Karimci, 11/1
Sauke Karatu Na Gilead, 2/15
Za Ka Iya Ƙetaro Zuwa Makidoniya? 12/15
TALIFOFIN NAZARI
Amincinka Yana Sa Jehobah Farin Ciki, 4/15
An Sake Gano Begen Rai na Har Abada a Duniya, 8/15
An Yi wa Bawan Jehobah Rauni “Domin Kurakuranmu,” 1/15
Ayuba ya Ɗaukaka Sunan Jehobah, 4/15
Duba! Bawan da Jehobah Yake Murna da Shi, 1/15
Hikimar Jehobah ta Bayyana a Halittarsa, 4/15
Iyalai Kirista, Ku Bi Misalin Yesu! 7/15
Jehobah Ya Cancanci Mu Haɗa Kai Mu Yaba Masa, 3/15
Ka Bar Zantattukan Yesu Su Shafi Halinka, 2/15
Ka Ci Gaba da Ƙara Nuna Ƙaunar ’Yan’uwa, 11/15
Ka Ci Gaba da Farin Ciki a Lokacin Wahala, 12/15
Ka Daraja Yesu, Wanda ya Fi Dauda da Sulemanu Girma, 4/15
Ka Ɗauki Hakkinka a Cikin Ikilisiya da Tamani, 11/15
Kana Ɗaukan Tanadin da Jehobah Ya Yi Don Ya Cece Ka da Tamani? 9/15
Ka Faɗi Gaskiya ga Maƙwabcinka, 6/15
Ka Kafa Idanunka Bisa Ladan, 3/15
Ka Kasance da Hali Irin na Kristi, 9/15
Ka Kasance da Himma Don Bautar Jehobah! 6/15
Ka Kasance Mai Biyayya da Kuma Gaba Gaɗi Kamar Kristi, 9/15
Ƙaunar Kristi Tana Motsa Mu Mu Ƙaunaci ’Yan’uwanmu, 9/15
Ka Kyautata Addu’o’inka ta Wurin Nazarin Littafi Mai Tsarki, 11/15
Ka Nace Bi Zuwa Kamala Don “Babbar Ranar Ubangiji ta Kusa,” 5/15
Ka Riƙa Nuna Ƙauna da Ba ta Ƙarewa Daɗai, 12/15
Kai ‘Wakili na Alherin Allah,’ Ne? 1/15
Ka Sa Ci Gabanka Ya Bayyanu, 12/15
Ka Yi Farin Ciki a Aikin Almajirantarwa, 1/15
Ka Yi Koyi da Yesu ta Yin Wa’azi da Ƙarfin Zuciya, 7/15
Ka Yi Koyi da Yesu ta Koyarwa da Ƙauna, 7/15
‘Ka Zo Ka Bi Ni,’ 1/15
Kiristoci Suna da Begen Rai na Har Abada a Duniya Ne? 8/15
Koyarwa na Allah Ya Fi Ba da Amfani, 9/15
‘Ku Huru a Cikin Ruhu,’ 10/15
“Ku Natsu,” 3/15
“Ku Ne Abokaina,” 10/15
“Ku Tsare Kanku Cikin Ƙaunar Allah,” 8/15
‘Ku Zauna Lafiya da Dukan Mutane,’ 10/15
Ku Zama “Masu-Himman Nagargarun Ayyuka”! 6/15
Masu Adalci Za Su Yabi Allah Har Abada, 3/15
Mala’iku ‘Ruhohi Ne Masu-Hidima,’ 5/15
Matasa, Ku Sa Ci Gabanku Ya Bayyanu, 5/15
Menene Addu’o’inka Suke Nunawa Game da Kai? 11/15
Me Ya Sa Za Ka Bi “Kristi”? 5/15
Neman Dukiya Wadda Aka ‘Ɓoye a Cikinsa,’ 7/15
Nuna Halin Kirki a Matsayin Masu Hidima ta Allah, 11/15
“Sukan Bi Ɗan Ragon Inda Ya Tafi Duka,” 2/15
Wakili Mai Aminci da Hukumarsa ta Mulki, 6/15
Ta Hanyar Almasihu Ne Allah Zai Kawo Ceto, 12/15
Yadda Zantattukan Yesu Ke Kawo Albarka, 2/15
Yadda Za a Ci Gaba da Abuta a Duniya Marar Ƙauna, 10/15
Yesu Ne Musa Mafi Girma, 4/15
Zantattukan Yesu Suna Shafan Addu’arka Kuwa? 2/15
WASU
Akwai Begen Tashi Daga Matattu ga Jaririn da ya Mutu a Cikin Mahaifa? 4/15
A Wane Lokaci Ne Aka Jefo Shaiɗan daga Sama? 5/15
Bauta ta Iyali, 10/15
Ɗanɗan ’Yar’uwar Bulus, 7/1
Darassi da Aka koyar a Karin Magana 24:27; LMT, 10/15
Jehoash, 4/1
Kai ‘Dasashe ne Kafaffe Kuma Cikin Tushen’? 10/15
Ka Keɓe Lokaci Domin Nazarin Littafi Mai Tsarki, 10/15
Littattafan “Jashar,” ‘na Yaƙe-yaƙe na Jehobah,’ 3/15
“Menene Za Mu Ci?” 10/1
Muhimmancin Suna? 4/1
Sāke Haifar Mutum, 4/1
Tashin Li’azaru Daga Matattu, 4/1
Ta Yi Amfani da Hankalinta (Abigail), 7/1
Yahudawa Sun Aikata da “Jahilci” (A. M. 3:17), 6/15
YESU KRISTI
Ya Yi Tsayayya da Gwaji, 7/1