DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH | WAƘAR WAƘOƘI 1-8
Ka Yi Koyi da Bashulammiya
Me ya sa ya kamata bayin Jehobah su yi koyi da wannan Bashulammiya?
2:7; 4:12
Ta jira sai mutumin da ke ƙaunarta sosai ya aure ta
Ba ta yarda wasu su rinjaye ta ta fita zance da kowane mutum da ya neme ta ba
Tana da sauƙin kai da hankali da kuma aminci
Ba ta yarda a yaudare ta da zinariya da kuma daɗin baki ba
Ka tambayi kanka:
‘Wanne cikin halin Bashulammiya ne zan yi koyi da shi sosai?’