KOLOSIYAWA
ABUBUWAN DA KE CIKIN LITTAFIN NAN
1
Gaisuwa (1, 2)
Bulus ya gode wa Allah don bangaskiyar Kolosiyawan (3-8)
Bulus ya yi adduꞌa don bangaskiyarsu ta ƙaru (9-12)
Matsayi mai muhimmanci na Kristi (13-23)
Aiki da ƙwazo da Bulus ya yi don ikilisiyar (24-29)
2
Sirri mai tsarki na Allah, wato Kristi (1-5)
Ku yi lura da masu yaudara (6-15)
Ainihin abin da ke zuwa shi ne Kristi (16-23)
3
4
Shawara ga shugabanni (1)
“Ku nace da yin adduꞌa” (2-4)
Bi da mutanen waje cikin hikima (5, 6)
Gaisuwa ta ƙarshe (7-18)