Watchtower LABURARE NA INTANE
Watchtower
LABURARE NA INTANE
Hausa
Ɓ
  • Ā
  • ā
  • Ɓ
  • ɓ
  • ɗ
  • Ɗ
  • Ƙ
  • ƙ
  • ꞌY
  • ꞌy
  • LITTAFI MAI TSARKI
  • WALLAFE-WALLAFE
  • TARO
  • ijwbq talifi na 15
  • Yesu Allah Maɗaukaki Ne?

Babu bidiyo don wannan zabin

Yi hakuri, bidiyon na da dan matsala

  • Yesu Allah Maɗaukaki Ne?
  • Amsoshin Tambayoyi Daga Littafi Mai Tsarki
  • Ƙananan Jigo
  • Makamantan Littattafai
  • Amsar Littafi Mai Tsarki
  • Gaskiya Game da Uba, Ɗa, da Kuma Ruhu Mai Tsarki
    Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa?
  • Ka Ba da Gaskiya da Yesu?
    Tambayoyin da Ake Yawan Yi
  • Sunan Allah Yesu Ne?
    Amsoshin Tambayoyi Daga Littafi Mai Tsarki
  • Wane ne Yesu?
    Ka Ji Dadin Rayuwa Har Abada!—Don Nazarin Littafi Mai Tsarki
Dubi Ƙari
Amsoshin Tambayoyi Daga Littafi Mai Tsarki
ijwbq talifi na 15
Yesu

Yesu Allah Maɗaukaki Ne?

Amsar Littafi Mai Tsarki

’Yan adawa sun zargi Yesu cewa ya ce shi da Allah ɗaya ne. (Yohanna 5:18; 10:30-33) Amma dai, Yesu bai taɓa ce shi daidai ne da Allah Maɗaukaki ba. Ya ce: “Uba ya fi ni girma.”—Yohanna 14:28.

Mabiyan Yesu na farko ba su ce shi daidai ne da Allah Maɗaukaki ba. Alal misali, manzo Bulus ya rubuta bayan da aka ta da Yesu daga matattu, cewa Allah “ya ba [Yesu] mafificiyar ɗaukaka.” Hakika, Bulus bai amince cewa Yesu Allah ne Maɗaukaki ba. Idan ba haka ba, ta yaya Allah zai ɗaukaka Yesu zuwa mafificiyar matsayi?—Filibbiyawa 2:9.

    Littattafan Hausa (1987-2026)
    Fita
    Shiga Ciki
    • Hausa
    • Raba
    • Wadda ka fi so
    • Copyright © 2026 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania
    • Ka'idojin Amfani
    • Tsarin Tsare Sirri
    • Saitin Tsare Sirri
    • JW.ORG
    • Shiga Ciki
    Raba