3-9 ga Oktoba
1 SARAKUNA 17-18
Waƙa ta 32 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 1)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Har Yaushe Ne Za Ku Riƙa ‘Raba Hankalinku Biyu?’”: (minti 10)
Abubuwa Masu Daraja Daga Kalmar Allah: (minti 10)
1Sar 18:1—Me ya sa Yesu ya ce an yi “shekara uku da wata shida” a zamanin Iliya ba a yi ruwan sama ba? (Lu 4:25; w08 4/1 13, akwati)
A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu game da Jehobah da wa’azi da dai sauransu?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4) 1Sar 18:36-46 (th darasi na 10)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Bidiyon Haɗuwa ta Fari: (minti 5) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon Haɗuwa ta Fari: Littafi Mai Tsarki—2Ti 3:16, 17. Ku dakatar da bidiyon a duk inda ya tsaya don ku tattauna tambayoyin da ke ciki.
Haɗuwa ta Fari: (minti 3) Ka yi amfani da batun da ke yadda za mu yi wa’azi. (th darasi na 12)
Jawabi: (minti 5) w14 2/15 14-15—Jigo: Abin da Muka Koya Daga Bangaskiyar Wata Gwauruwa. (th darasi na 13)
RAYUWAR KIRISTA
Bukatun Ikilisiya: (minti 15)
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) lff darasi na 21
Kammalawa (minti 3)
Waƙa ta 83 da Addu’a