25 ga Afrilu–1 ga Mayu
1 SAMA’ILA 25-26
Waƙa ta 130 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 1)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Kana Yin Abubuwa da Garaje?”: (minti 10)
Abubuwa Masu Daraja Daga Kalmar Allah: (minti 10)
1Sam 25:18, 19—Me ya sa za mu iya ce ba taurin kai Abigail ta yi wa mijinta ba? (ia 80 sakin layi na 16)
A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu game da Jehobah da wa’azi da dai sauransu?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4) 1Sam 25:1-13 (th darasi na 2)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
“Yadda Za Ka Daɗa Jin Daɗin Wa’azi—Ka Taimaka wa Ɗalibanka Su Zama Aminan Jehobah”: (minti 10) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon Ku Taimaka wa Ɗalibanku Su Zama Aminan Jehobah.
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 5) lff darasi na 04 batu na 4 (th darasi na 9)
RAYUWAR KIRISTA
Bukatun Ikilisiya: (minti 15)
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) lff darasi na 01
Kammalawa (minti 3)
Waƙa ta 98 da Addu’a