27 ga Yuli–2 ga Agusta
FITOWA 12
Waƙa ta 20 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 1)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Muhimmancin Idin Ƙetarewa ga Kiristoci”: (minti 10)
Fit 12:5-7—Abin da ɗan rago na idin Ƙetarewa yake nufi (w07 1/1 22 sakin layi na 4)
Fit 12:12, 13—Abin da jinin da suka yayyafa a bakin ƙofa yake nufi (mwbr20.07-HA an ɗauko daga it-2 583 sakin layi na 6)
Fit 12:24-27—Darasin da muka koya daga idin Ƙetarewa (w13 12/15 20 sakin layi na 13-14)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 10)
Fit 12:12—Ta yaya annobar, musamman ta goma ta zama hukunci ga allolin ƙarya? (mwbr20.07-HA an ɗauko daga it-2 582 sakin layi na 2)
Fit 12:14-16—Mene ne Isra’ilawa ba sa yi a lokutan biki kamar na Idin Gurasa Mara Yisti kuma ta yaya hakan ya amfane su? (mwbr20.07-HA an ɗauko daga it-1 504 sakin layi na 1)
A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu game da Jehobah Allah da wa’azi da dai sauransu?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Fit 12:1-20 (th darasi na 5)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 3 ko ƙasa da hakan) Ka fara da bin abin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. Mutumin ya ba da wata hujja da mutane suka saba bayarwa. (th darasi na 2)
Komawa Ziyara: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Ka fara da bin abin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. Sai ka ba da mujalla ta kwana-kwanan nan da ta yi daidai da abin da kuka tattauna. (th darasi na 6)
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 5 ko ƙasa da hakan) bhs 16 sakin layi na 21-22 (th darasi na 19)
RAYUWAR KIRISTA
“Jehobah Yana Kāre Mutanensa”: (minti 15) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon nan Zagaya Wurin Adana Kayakin Tarihi: “A People for Jehovah’s Name”.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) ia babi na 13 sakin layi na 13-25 da Taƙaitawa da ke shafi na 114
Kammalawa (minti 3 ko ƙasa da hakan)
Waƙa ta 129 da Addu’a