18-24 ga Mayu
FARAWA 40-41
Waƙa ta 8 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 1)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Jehobah Ya Ceci Yusuf”: (minti 10)
Fa 41:9-13—Fir’auna ya ji cewa Yusuf yana fassara mafarkai (mwbr20.05-HA an ɗauko daga w15 2/1 14 sakin layi na 4-5)
Fa 41:16, 29-32—Jehobah ya gaya wa Yusuf ma’anar mafarkan Fir’auna (mwbr20.05-HA an ɗauko daga w15 2/1 14-15)
Fa 41:38-40—Bayan Fir’auna, Yusuf ne ya fi iko a ƙasar Masar (mwbr20.05-HA an ɗauko daga w15 2/1 15 sakin layi na 3)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 10)
Fa 41:14—Me ya sa Yusuf ya yi aski kafin ya je gaban Fir’auna? (wp16.01 9 sakin layi na 1-3)
Fa 41:33—Me muka koya daga yadda Yusuf ya yi magana da Fir’auna? (w09 11/15 28 sakin layi na 14)
A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu game da Jehobah Allah da wa’azi da dai sauransu?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Fa 40:1-23 (th darasi na 2)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Bidiyon Komawa Ziyara ta Farko: (minti 5) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon, sai ka yi tambayoyin nan: Me ya nuna cewa ma’auratan sun yi shiri tare kafin su zo ziyarar? Ta yaya ɗan’uwan ya bayyana nassin da kyau?
Komawa Ziyara ta Farko: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Ka bi abin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. (th darasi na 11)
Komawa Ziyara ta Farko: (minti 5 ko ƙasa da hakan) Ka soma da bin abin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. Ka ba da ɗaya daga cikin littattafanmu na wa’azi. (th darasi na 13)
RAYUWAR KIRISTA
Ka Jimre Rashin Adalci Kamar Yadda Yusuf Ya Yi: (minti 6) Ku soma da kallon bidiyon nan Ku Zama Abokin Jehobah—Ku Jimre da Rashin Adalci. Sai ka gayyaci yara zuwa dakalin magana kuma ka yi musu tambayoyin nan: Wane rashin adalci ne aka yi ma Kaleb da Safiya? Me kuke ganin sun koya daga abin da ya faru da Yusuf?
Bukatun Ikilisiya: (minti 9)
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) ia babi na 8 sakin layi na 17-27 da Taƙaitawa da ke shafi na 75
Kammalawa (minti 3 ko ƙasa da hakan)
Waƙa ta 124 da Addu’a