11-17 ga Mayu
FARAWA 38-39
Waƙa ta 33 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 1)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Jehobah Bai Bar Yusuf Ba” (minti 10)
Fa 39:1—Yusuf ya zama bawa a Masar (mwbr20.05-HA an ɗauko daga w14 11/1 12 sakin layi na 4-5)
Fa 39:12-14, 20—An yi wa Yusuf sharri kuma aka saka shi a kurkuku (mwbr20.05-HA an ɗauko daga w14 11/1 14-15)
Fa 39:21-23—Jehobah bai bar Yusuf ba (mwbr20.05-HA an ɗauko daga w14 11/1 15 sakin layi na 2)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 10)
Fa 38:9, 10—Me ya sa Jehobah ya kashe Onan? (mwbr20.05-HA an ɗauko daga it-2 555)
Fa 38:15-18—Me za mu iya ce game da abin da ya faru tsakanin Yahuda da Tamar? (mwbr20.05-HA an ɗauko daga w04 1/15 30 sakin layi na 4-5)
A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu game da Jehobah Allah da wa’azi da dai sauransu?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Fa 38:1-19 (th darasi na 5)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Bidiyon Haɗuwa ta Fari: (minti 4) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon, sai ka yi tambayoyin nan: Ta yaya ’yar’uwar ta taimaka wa maigidan ya fahimci tattaunawar da suka yi? (th darasi na 17) Ta yaya za ka iya ba maigidan ɗaya daga cikin littattafanmu na wa’azi?
Haɗuwa ta Fari: (minti 2 ko ƙasa da hakan) Ka bi abin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. (th darasi na 1)
Haɗuwa ta Fari: (minti 3 ko ƙasa da hakan) Ka soma da bin abin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. Mutumin ya ba da wata hujja da mutane suka saba bayarwa. (th darasi na 11)
Haɗuwa ta Fari: (minti 3 ko ƙasa da hakan) Ka soma da bin abin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. Sai ka ba da katin jw.org. (th darasi na 6)
RAYUWAR KIRISTA
“Ka Guje Wa Lalata Kamar Yadda Yusuf Ya Yi”: (minti 15) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon nan Ku Guje Wa Lalata.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) ia babi na 8 sakin layi na 1-16
Kammalawa (minti 3 ko ƙasa da hakan)
Waƙa ta 26 da Addu’a