4-10 ga MAYU
FARAWA 36-37
Waƙa ta 114 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 1)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“An Wulaƙanta Yusuf Saboda Kishi”: (minti 10)
Fa 37:3, 4—’Yan’uwan Yusuf sun ƙi jininsa don babansu yana ƙaunar sa fiye da su (mwbr20.05-HA an ɗauko daga w14 8/1 12-13)
Fa 37:5-9, 11—Mafarkan da Yusuf ya yi sun sa ’yan’uwansa sun ƙara ƙin jininsa (mwbr20.05-HA an ɗauko daga w14 8/1 13 sakin layi na 2-4)
Fa 37:23, 24, 28—’Yan’uwan Yusuf sun wulaƙanta shi saboda kishi
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 10)
Fa 36:1—Me ya sa aka ba Isuwa suna Edom? (mwbr20.05-HA an ɗauko daga it-1 678)
Fa 37:29-32—Me ya sa ’yan’uwan Yusuf suka nuna wa Yakub kayan Yusuf da ya yage da jini a kai? (mwbr20.05-HA an ɗauko daga it-1 561-562)
A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu game da Jehobah Allah da wa’azi da dai sauransu?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Fa 36:1-19 (th darasi na 5)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Ka Mai da Hankali Ga Karatu da Kuma Koyarwa: (minti 10) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon nan Ka Yi Bayani Dalla-Dalla sai ku tattauna darasi na 17 na ƙasidar nan Ka Mai da Hankali Ga Karatu da Kuma Koyarwa.
Jawabi: (minti 5 ko ƙasa da hakan) w02-E 10/15 30-31—Jigo: Me Ya Sa Ya Dace Kiristoci Su Yi Kishi don Allah? (th darasi na 6)
RAYUWAR KIRISTA
“A Shirye Kake?”: (minti 15) Tattaunawa da dattijo zai yi. Ku kalli bidiyon nan A Shirye Kake Idan Bala’i ta Auku? Ka haɗa da tunasarwa daga ofishinmu ko kuma daga rukunin dattawa idan akwai.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) ia babi na 7 sakin layi na 15-27 da Taƙaitawa da ke shafi na 66
Kammalawa (minti 3 ko ƙasa da hakan)
Waƙa ta 84 da Addu’a