3-9 ga Yuni
GALATIYAWA 4-6
Waƙa ta 16 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“‘Misali’ da Ke da Ma’ana a Gare Mu”: (minti 10)
Ga 4:24, 25—Hagar tana wakiltar Isra’ilawa da ke ƙarƙashin alkawari bisa Doka (mwbr19.06-HA an ɗauko daga it-1 1018 sakin layi na 2)
Ga 4:26, 27—Saratu tana wakiltar “Urushalima ta sama,” wato sashen ƙungiyar Jehobah da ke sama (w14 10/15 10 sakin layi na 11)
Ga 4:28-31—Za a albarkaci ’yan Adam masu biyayya ta wurin “’ya’yan” Urushalima ta sama
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Ga 4:6—Mece ce kalmar Ibrananci ko Aramaic nan abba take nufi? (w09 4/1 13)
Ga 6:17—A waɗanne hanyoyi ne wataƙila manzo Bulus ya kasance da “alamun raunukan” da suka ‘nuna cewa shi bawan Yesu ne’? (w10 11/1 15)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Ga 4:1-20 (th darasi na 10)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Ka Mai da Hankali ga Karatu da Kuma Koyarwa: (minti 10) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon nan Ka Bayyana Nassin da Ka Karanta, sai ku tattauna darasi na 6 na ƙasidar nan Ka Mai da Hankali ga Karatu da Kuma Koyarwa.
Jawabi: (minti 5 ko ƙasa da hakan) w12 3/15 30-31 —Jigo: Me Ya Sa Wajibi Ne Kiristoci Su Tsani Batsa? (th darasi na 13)
RAYUWAR KIRISTA
Bukatun Ikilisiya: (minti 8)
Abin da Ƙungiyarmu Ta Cim ma: (minti 7) Ku kalli bidiyon Abin da Ƙungiyarmu Ta Cim ma na watan Yuni.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) bhs babi na 8 sakin layi na 22-23 da Taƙaitawa da ke shafi na 92-93 da kuma Ƙarin Bayani na 22
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 40 da Addu’a