28 ga Janairu–3 ga Fabrairu
AYYUKAN MANZANNI 27-28
Waƙa ta 129 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Bulus Ya Je Roma”: (minti 10)
A. M 27:23, 24—Mala’ika ya gaya wa Bulus cewa shi da abokan tafiyarsa za su tsira daga hatsarin (mwbr19.01-HA an ɗauko daga bt 208 sakin layi na 15)
A. M 28:1, 2—Jirgin ruwa da Bulus ya shiga ya kife a Malta (mwbr19.01-HA an ɗauko daga bt 209 sakin layi na 18; 210 sakin layi na 21)
A. M 28:16, 17—Bulus ya kai Roma lafiya (mwbr19.01-HA an ɗauko daga bt 213 sakin layi na 10)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
A. M 27:9—Mene ne “azumi na Ranar Ɗaukar Alhakin Zunubi”? (mwbr19.01-HA an ɗauko daga nwtsty)
A. M 28:11—Mene ne bayanin da aka yi game da siffar tagwayen alloli na jirgin ya tabbatar mana? (mwbr19.01-HA an ɗauko daga nwtsty)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) A. M 27:1-12 (th darasi na 5)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Bidiyon Komawa Ziyara ta Biyu: (minti 5) Ka nuna bidiyon kuma ku tattauna shi.
Komawa Ziyara ta Biyu: (minti 3 ko ƙasa da hakan) Ka bi bayanin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. (th darasi na 2)
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 5 ko ƙasa da hakan) lv 139-141 sakin layi na 16-17 (th darasi na 3)
RAYUWAR KIRISTA
“Bulus Ya Yi Godiya Ga Allah Kuma Ya Sami Ƙarfin Gwiwa”: (minti 15) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon nan “Ƙarfe da Ƙarfe Sukan Wāsa Juna”—Taƙaitawa. Ka ƙarfafa ’yan’uwa su kalli bidiyon nan gabaki ɗaya.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) bhs babi na 2 sakin layi na 18-20 da Taƙaitawa da ke shafi na 27-28
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 93 da Addu’a