29 ga Mayu–4 ga Yuni
IRMIYA 49-50
Waƙa ta 102 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Jehobah Yana Sāka wa Masu Sauƙin Kai Kuma Yana Hukunta Masu Girman Kai”: (minti 10)
Irm 50:4-7—Isra’ilawa masu sauƙin kai za su sami ’yanci kuma su koma Sihiyona
Irm 50:29-32—Za a halaka Babila domin ta yi wa Jehobah raini (it-1-E 54)
Irm 50:38, 39—Ba za a sake zama a Babila ba (jr-E 161 sakin layi na 15; w98 4/1 30 sakin layi na 20)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Irm 49:1, 2—Me ya sa Jehobah ya tsauta wa Amoriyawa? (it-1-E 94 sakin layi na 6)
Irm 49:17, 18—A wace hanya ce ƙasar Edom ta zama kamar Saduma da Gwamarata, kuma me ya sa? (jr-E 163 sakin layi na 18; ip-2-E 351 sakin layi na 6)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Irm 50:1-10
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 2 ko ƙasa da hakan) T-32—Ka yi shiri don koma ziyara.
Koma Ziyara: (minti 4 ko ƙasa da hakan) T-32—Ka tattauna akwatin nan “Ka Yi Tunani a Kan Wannan Tambayar.” Ka yi shiri don ziyara ta gaba.
Jawabi: (minti 6 ko ƙasa da hakan) w15 3/15 17-18—Jigo: Me Ya Sa a Kwanan Nan Ba a Yawan Bayyana a Littattafanmu Cewa Wasu Labaran Littafi Mai Tsarki Suna Wakiltar Muhimman Mutane ko Abubuwa?
RAYUWAR KIRISTA
Ka Cire Gungumen: (minti 15) Ka saka bidiyon nan Ka Cire Gungumen. Bayan haka, ku tattauna tambayoyin nan: Ta yaya wani ɗan’uwa ya kasance da wani hali marar kyau? Me ya taimaka masa ya yi gyara? Ta yaya ya amfana?
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 13 sakin layi na 11-23
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 131 da Addu’a