Watchtower LABURARE NA INTANE
Watchtower
LABURARE NA INTANE
Hausa
Ɓ
  • Ā
  • ā
  • Ɓ
  • ɓ
  • ɗ
  • Ɗ
  • Ƙ
  • ƙ
  • ꞌY
  • ꞌy
  • LITTAFI MAI TSARKI
  • WALLAFE-WALLAFE
  • TARO
  • mwb17 Mayu p. 2
  • Alamar da Ta Nuna Cewa Isra’ilawa Za Su Koma Kasarsu

Babu bidiyo don wannan zabin

Yi hakuri, bidiyon na da dan matsala

  • Alamar da Ta Nuna Cewa Isra’ilawa Za Su Koma Kasarsu
  • Littafin Taro Don Rayuwa ta Kirista da Hidimarmu—2017
  • Makamantan Littattafai
  • Jehovah—Mafificin Misali Na Nagarta
    Hasumiyar Tsaro Mai Shelar Mulkin Jehobah—2002
  • “Allah Mai Nagarta Ne da Babu Kamarsa!”
    Ka Kusaci Jehobah
  • Nagarta​—Ta Yaya Za Mu Koyi Nuna Wannan Halin?
    Hasumiyar Tsaro Mai Shelar Mulkin Jehobah (Na Nazari)—2019
  • Ka Ci Gaba Da Yin Nagarta
    Hasumiyar Tsaro Mai Shelar Mulkin Jehobah—2002
Dubi Ƙari
Littafin Taro Don Rayuwa ta Kirista da Hidimarmu—2017
mwb17 Mayu p. 2

DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH | IRMIYA 32-34

Alamar da Ta Nuna Cewa Isra’ilawa Za Su Koma Ƙasarsu

Hoto

32:9-14

  • Irmiya ya bi matakan da ake bi don sayan fili.

    Sa’ad da Irmiya yake so ya sayi fili, ya auna kudu, sai ya sa a rubuta takardar shaida kuma a adana ta a cikin tukunyar laka

33:10, 11

  • Jehobah ya nuna alheri sa’ad da ya yi alkawari cewa zai maido da Isra’ilawan da suka bi umurninsa zuwa ƙasarsu.

    Taswirar da ta nuna Urushalima da kuma Anathoth, garin su Irmiya

Ta yaya Jehobah ya nuna maka alheri?

    Littattafan Hausa (1987-2026)
    Fita
    Shiga Ciki
    • Hausa
    • Raba
    • Wadda ka fi so
    • Copyright © 2026 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania
    • Ka'idojin Amfani
    • Tsarin Tsare Sirri
    • Saitin Tsare Sirri
    • JW.ORG
    • Shiga Ciki
    Raba