1-7 ga Mayu
JEREMIAH 32-34
Waƙa ta 138 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Alamar da Ta Nuna Cewa Isra’ilawa Za Su Koma Ƙasarsu”: (minti 10)
Irm 32:6-9, 15—Jehobah ya umurci Irmiya ya sayi fili don ya nuna cewa zai maido da Isra’ilawa ƙasarsu (it-1-E 105 sakin layi na 2)
Irm 32:10-12—Irmiya ya bi dukan dokokin yarjejeniyar sa’ad da yake sayan filin (w07 4/1 10 sakin layi na 4)
Irm 33:7, 8—Jehobah ya yi alkawarin cewa zai “tsarkake” Isra’ilawan da suke zaman bauta (jr-E 152 sakin layi na 22-23)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Irm 33:15—Wane ne “reshe” daga Dauda? (jr-E 173 sakin layi na 10)
Irm 33:23, 24—Waɗanne ‘ƙabilu biyu’ ne ake nufi a nan? (w07 4/1 10 sakin layi na 5)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Irm 32:1-12
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Ka Shirya Gabatarwa na Wannan Watan: (minti 15) Tattauna “Gabatarwa” na wannan watan. Ka saka bidiyon gabatarwar mujallu, sai ka tattauna wasu abubuwa a ciki. Ka ƙarfafa kowa ya yi amfani da bidiyon gabatarwar wa’azi sa’ad da suke ba da ƙasidar nan Yadda Iyalinku Za Ta Zauna Lafiya.
RAYUWAR KIRISTA
Bukatun Ikilisiya: (minti 15) Za ku iya tattauna darussa daga Yearbook. (yb16 shafi na 67-71)
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 12 sakin layi na 1-8, akwatin nan “Ya Amince da Gyara Cikin Tawali’u”
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 23 da Addu’a