10-16 ga Afrilu
IRMIYA 22-24
Waƙa ta 52 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Kana da ‘Zuciya Wadda Za Ta San’ Jehobah?”: (minti 10)
Irm 24:1-3—Jehobah ya kwatanta mutane da ɓaure (w13 3/15 8 sakin layi na 2)
Irm 24:4-7—Ɓaure mai kyau yana wakiltar mutanen da suke yin biyayya (w13 3/15 8 sakin layi na 4)
Irm 24:8-10—Ɓaure marar kyau yana wakiltar mutanen da suke rashin biyayya (w13 3/15 8 sakin layi na 3)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Irm 22:30—Shin wannan furucin yana nufin cewa Yesu Kristi ba zai zauna a kursiyin Dauda ba? (w07 4/1 10 sakin layi na 2)
Irm 23:33—Mece ce “nawayar Ubangiji”? (w07 4/1 10 sakin layi na 3)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Irm 23:25-36
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 2 ko ƙasa da hakan) Bangon gaban g17.2—Ka yi shiri don koma ziyara.
Koma Ziyara: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Bangon gaban g17.2—Ka yi shiri don ziyara ta gaba.
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 6 ko ƙasa da hakan) lv 5 sakin layi na 1-2—Ka nuna yadda za a iya ratsa zuciyar ɗalibi.
RAYUWAR KIRISTA
“Ku Ƙarfafa ‘Yan’uwan da Suka Daina Wa’azi”: (minti 15) Tattaunawa. Ka nuna bidiyon nan Ku Ƙarfafa ‘Yan’uwan da Suka Daina Wa’azi.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 11 sakin layi na 1-8
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 93 da Addu’a