Tsarin Ayyuka na Makon 18 ga Maris
MAKON 18 GA MARIS
Waƙa ta 120 da Addu’a
□ Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya:
wt babi na 1 sakin layi na 10-14, da akwati (minti 30)
□ Makarantar Hidima ta Allah:
Karatun Littafi Mai Tsarki: Luka 1-3 (minti 10)
Na 1: Luka 1:24-45 (minti 4 ko ƙasa da hakan)
Na 2: Bambanci Tsakanin Kurwa da Ruhu—td 27B (minti 5)
Na 3: Mene Ne Ruhu Mai-Tsarki?—td 37A (minti 5)
□ Taron Hidima:
Waƙa ta 118
Minti 12: “Ku Marabce Su!” Tambayoyi ana ba da amsoshi. Ka sa a yi gwaji guda biyu; na farko ya nuna mai shela yana marabtar baƙo, na biyun kuma a ƙarshen taro ɗan’uwan yana tambayar baƙon cikin basira yadda za su sake haɗuwa don su ci gaba da tattaunawa.
Minti 18: “Yadda Za A Yi Amfani da Ƙasidar Nan Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?” Tambayoyi ana ba da amsoshi. Ka sa a yi gwaji na minti bakwai inda mai shela yake tattauna ɗaya daga cikin darussan da ɗalibinsa.
Waƙa ta 20 da Addu’a