Watchtower LABURARE NA INTANE
Watchtower
LABURARE NA INTANE
Hausa
Ɓ
  • Ā
  • ā
  • Ɓ
  • ɓ
  • ɗ
  • Ɗ
  • Ƙ
  • ƙ
  • ꞌY
  • ꞌy
  • LITTAFI MAI TSARKI
  • WALLAFE-WALLAFE
  • TARO
  • km 2/13 p. 3
  • Bitar Makarantar Hidima ta Allah

Babu bidiyo don wannan zabin

Yi hakuri, bidiyon na da dan matsala

  • Bitar Makarantar Hidima ta Allah
  • Hidimarmu Ta Mulki—2013
Hidimarmu Ta Mulki—2013
km 2/13 p. 3

Bitar Makarantar Hidima ta Allah

Za a amsa waɗannan tambayoyi na gaba a Makarantar Hidima ta Allah a makon 25 ga Fabrairu, 2013. An saka kwanan watan da za a tattauna waɗannan bayanan domin ku yi bincike sa’ad da kuke shirya makaranta a kowane mako.

1. Me ya sa Yesu ya ce waɗanda “su ke da ɓacin zuciya” za su yi farin ciki? (Mat. 5:4) [7 ga Janairu, w09 2/15 shafi na 6 sakin layi na 6]

2. A cikin addu’ar da Yesu ya koya wa almajiransa, mene ne yake nufi sa’ad da ya ce: “Kada ka kai mu cikin jaraba”? (Mat. 6:13) [7 ga Janairu, w04 2/1 shafi na 22 sakin layi na 13]

3. Me ya sa Yesu ya ce almajiransa ba za su ƙarasa aikin wa’azi ba kafin ‘Ɗan mutum ya dawo?’ (Mat. 10:23) [14 ga Janairu, w10 9/15 shafi na 10 sakin layi na 12]

4. Waɗanne abubuwa biyu ne kwatanci na ƙwayar mastad ya koya mana? (Mat. 13:31, 32) [21 ga Janairu, w08 7/15 shafuffuka na 17-18 sakin layi na 3-8]

5. Mene ne ya kamata mu yi sa’ad da muka ga cewa laifin da aka yi mana yana da wuyar gafartawa? (Mat. 18:15-17) [28 ga Janairu, w11 8/15 shafi na 28 sakin layi na 6]

6. A kan menene Yahuda ya yi nadama? (Mat. 27:3-5) [11 ga Fabrairu, w08 1/15 shafi na 31 sakin layi na 3]

7. Me ya sa aka kira Yesu “Ubangiji ne har na ran assabbaci”? (Mar. 2:28) [18 ga Fabrairu, w08 2/15 shafi na 28 sakin layi na 7]

8. Me ya sa Yesu ya amsa yadda ya yi game da mahaifiyarsa da ’yan’uwansa, kuma mene ne wannan yake koya mana? (Mar. 3:31-35) [18 ga Fabrairu, w08 2/15 shafi na 29 sakin layi na 2]

9. A Markus 8:22-25, me ya sa Yesu ya warƙar da wani makaho a hankali, kuma me za mu koya daga wannan? [25 ga Fabrairu, w00 3/1 shafi na 10 sakin layi na 7]

10. Mene ne muka koya daga yadda Yesu ya yi sa’ad da Bitrus ya tsauta masa a Markus 8:32-34? [25 ga Fabrairu, w08 2/15 shafi na 29 sakin layi na 3]

    Littattafan Hausa (1987-2026)
    Fita
    Shiga Ciki
    • Hausa
    • Raba
    • Wadda ka fi so
    • Copyright © 2026 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania
    • Ka'idojin Amfani
    • Tsarin Tsare Sirri
    • Saitin Tsare Sirri
    • JW.ORG
    • Shiga Ciki
    Raba