Fihirisa Na Talifofin Hasumiyar Tsaro Ta 2010
Kwanan watan da talifin ya fito
HANYAR RAYUWA TA KIRISTA
Darasi Game da Jin Ƙai na Allah (Yunana), 10/1
Girmama Tsofaffi, 5/15
“Hakkin Yaro ga Ci Gabansa na Ruhaniya,” 2/15
Hujjoji, 10/15
Jimrewa da Cin Amana na Abokin Aure, 61/5
Kasancewa da Amincewar Allah Duk da Canje-Canje na Rayuwa, 3/15
Ka Ci Gaba da Koyar da Hankalinka, 5/15
Ka Guji Matsin Bin Ra’ayin Jama’a, 8/15
‘Kada Ka Ji Tsoro Ni Zan Taimake Ka,’ 7/15
Ka Koya wa Yaranka Su So Yin Karatu da Kuma Nazari, 7/15
Ka Kasance da “Tsabtar Zuciya,” 3/15
Ka Ƙi Dabarun Shaiɗan, 2/15
‘Ka Mai da Hankali ga Koyarwa,’ 7/15
Ka Manne wa Imaninka! (Irmiya) 7/1
Ka Tattauna da Yaranka Game da Jima’i, 11/1
Ka Yi Amfani da Kowace Rana don Girmama Allah, 1/15
Ka Zauna “Lafiya Kalau,” 4/15
Kula da Dangi Marar Lafiya, 5/15
‘Ku Zama Cikakku, Kamar Yadda Uban na Sama Yake,’ 11/15
Ku Taimaka wa Yaranku Su Bi da Ƙalubalensu, 1/15
Ku Taimaki Matasa Su Saba da Ƙungiyar Jehobah, 10/15
Mene ne Yaronka Zai Faɗa? 12/15
Me Ya Sa Ya Dace Ka Yi Abubuwa a Kan Lokaci? 8/15
Mutum Mai Tawali’u da Gaba Gaɗi (Yunana), 1/1
Rashin Gaskiya Ne Kuwa? 7/1
Sake Yin Baftisma, 2/15
Shekara ta Farko na Aure, 10/1
Sirri na Wadatar Zuciya, 11/1
Ya Koyi Gafartawa Daga Wurin Ubangijinsa (Bitrus), 4/1
Yin Renon Yara Don Su Zama Nagargaru, 7/1
Zauna a Gida Ɗaya Tare da Wasu, 2/15
JEHOBAH
Allah Ya Ƙyale Mu Ne? 7/1
Allah Yana da Mafari Kuwa? 10/1
Allah Zai Iya Yin Nadama Kuwa? 7/1
Jehobah Yana Son ka Zauna “Lafiya Ƙalau,” 4/15
Kana Barin Jehobah Ya Yi Maka Tambaya? 4/15
Kana Ɗaukan Jehobah a Matsayin Ubanka? 2/15
Ki “Ɗauki Ɗanki” (an tada yaro daga matattu), 10/1
Mai Cika Alkawura, 7/1
‘Mulkinka Zai Tabbata’ (Dauda), 4/1
Sauraron Kukan Mai Tawali’u, 11/15
Yana Daraja Mu da ’Yancin Yin Zaɓi, 10/1
Yana Duba Hali Mai Kyau, 10/1
“Yana Duban Zuciya,” 7/1
LABARAI
‘Ayyukansa Sun Tafi Tare da Shi’ (T. Jaracz), 11/15
Jimrewa da Gwaji Ya ƙarfafa Dogararmu ga Jehobah (A. Dello Stritto), 4/15
Na ga Ikon Gaskiyar Littafi Mai Tsarki (V. Fraese), 12/15
Na Shagala Sosai a Ƙungiyar Jehobah (V. Zubko), 10/15
Yin Hidima a Lokacin Faɗaɗawa (H. Harris), 9/15
LITTAFI MAI TSARKI
Ezekiel 18:20 da Fitowa 20:5 sun jitu, 3/15
Hanyoyi Bakwai da Za a Amfana Daga Karatun, 10/1
Shin Littafi Mai Tsarki Ya Ba da Dukan Bayani Game da Yesu Kuwa? 4/1
Yana Canja Rayuka, 7/1
SHAIDUN JEHOBAH
Abin da Zai Taimaka wa Matasa (Young People Ask, littafi na 2), 2/15
Ba a Makara a Bauta wa Allah (Ƙasar Sifen), 12/15
‘Baiko ga Jehobah’ (gudummawa), 11/15
Bulgeriya, 9/15
Gayyata ga Kowa (Bethel), 8/15
Mai Da Hankali (Finland), 7/15
Majami’ar Mulki, 7/1
Rahoton Taron Shekara-Shekara, 6/15
‘Ya Taimaka Mini na Motsa Zukata’ (Ƙasidar Nations), 10/15
TALIFOFIN NAZARI
Abin da Ranar Jehobah Za Ta Bayyana, 7/15
An Ɗaukaka Yadda Jehobah Yake Sarauta! 1/15
Ana Gane Masu Bauta ta Gaskiya ta Haɗin Kansu, 9/15
Baftisma Cikin Sunan Wanene da Kuma Menene? 3/15
Furci Mai Ƙayatarwa Yana Kawo Dangantaka Mai Kyau, 6/15
Garke Ɗaya, Makiyayi Ɗaya, 3/15
Haɗin Kai na Kiristoci Yana Ɗaukaka Allah, 9/15
Jehobah Ubangijin Mu Ne Maɗaukaki! 11/15
Kana a Kan Gaba Wajen Girmama ’Yan’uwa Masu Bi Kuwa? 10/15
Ka Biɗi Albarkar Jehobah Sosai, 9/15
Kana Bin Kristi Sosai Kuwa? 4/15
Ka Ci Gaba da Biɗan “Adalcinsa” da Farko, 10/15
Ka ‘Faɗi Maganar Allah da Ƙarfin Zuciya,’ 2/15
Ka Kasance da Himma Don Bauta ta Gaskiya, 12/15
Kada Ka Ɓata Zuciyar Ruhu Mai Tsarki na Jehobah, 5/15
Ka Kau da Idanunka Daga Abubuwa Marasa Amfani! 4/15
Ka Nuna “Ka’idar Ƙauna ta Alheri” a Furcinka, 8/15
Ka Rera Waƙa ga Jehobah! 12/15
Ka “Rinjayi Mugunta” ta Wajen Kame Fushinka, 6/15
Kana Sa Hannu Wajen Sa Taron Kirista Ya Kasance da Ban Ƙarfafa? 10/15
Ka Sami Wartsakewa ta Wurin Yin Abubuwa na Ruhaniya, 6/15
Ka Samu Kariya Tsakanin Mutanen Allah, 6/15
Ka Sa Hannu Sosai a Yin Babban Girbi na Ruhaniya, 7/15
Ka Yi Amfani da “Takobin Ruhu” Daidai, 2/15
Ka Yi Tafiya Bisa ga Ruhu Kuma Ka Yi Rayuwar da ta Jitu da Keɓe Kanka, 3/15
Ka Zama Mabiyin Kristi Na Gaske, 1/15
Ku Ci Gaba da Ƙarfafa Ikilisiya, 6/15
“Ku Yi La’akari da Irin Mutane da Ya Kamata Ku Zama!” 7/15
“Masu-Adalci Za Su Haskaka Kamar Rana,” 3/15
Maraba da Zuwa Hanya Mafi Kyau ta Rayuwa! 2/15
Matasa, Ku Bar Kalmar Allah ta Yi Muku Ja-Gora, 11/15
Maza, Kuna Miƙa Kai ga Shugabancin Kristi Kuwa? 5/15
Matasa, Ku Yi Tsayayya da Matsi na Tsara, 11/15
Matasa, Ku Ƙarfafa Muradinku na Bauta wa Jehobah, 4/15
Mata, Me Ya Sa Za Ku Miƙa Kai ga Shugabanci? 5/15
Matasa, Me Za Ku Yi da Rayuwarku? 11/15
Matsayin Ruhu Mai Tsarki Wajen Cika Nufin Jehobah, 4/15
Me Ya Sa Za Ka Keɓe Kanka ga Jehobah? 10/15
“Ruhu da Amarya Suna Cewa, Zo!” 2/15
“Ruhu Yana Binciken . . . Zurfafa na Allah,” 7/15
Sarautar Shaiɗan Ba Za Ta Yi Nasara Ba, 1/15
“Shugaba Ɗaya Gare Ku, Wato Almasihu,” 9/15
Shugabanmu Mai Ƙwazo a Yau, 9/15
“Wanene Ya Gane Nufin Ubangiji?” 10/15
Wanene Zai Ceci Waɗanda Suke Neman Taimako? 8/15
Yadda Fansa ta Cece Mu, 8/15
’Yan’uwa Maza, Ku Yi Shuka ga Ruhu Kuma Ku Yi Burin Samun Hakki! 5/15
“Yanzu ne Lokaci na Alheri,” 12/15
Yadda Yesu ya Ɗaukaka Adalcin Allah, 8/15
Za Ka Samu Albarka ta Wurin Sarki da Ruhun Allah Yake Yi wa Ja-Gora! 12/15
Za Mu Yi Tafiya Cikin Gaskiyar Mu! 11/15
Zama na Jehobah, Alheri Ne, 1/15
WASU
Allah Uku Cikin Ɗaya, 1/1
Ba a Hori Haruna ba don Ya Yi Maraƙi na Zinariya, 5/15
Haran Cibiyar Ayyuka Masu Yawa a Dā, 5/15
Kiristanci na Farko da Allolin Roma, 5/15
‘Kwanakin Ran Ɗan Adam Shekara Ɗari da Ashirin,’ (Fa 6:3), 12/15
Majami’a, 4/1
Markus ‘Yana da Amfani Wajen Hidima,’ 3/15
Me Ya Sa Mutane Suke Yin Miyagun Abubuwa? 10/1
Rifkatu, 7/1
YESU KRISTI
Dalilin da Ya Sa Bai Hanzarta Ba, 10/1
Gafarta wa Mata Zunubanta, 8/15
Game da Bauta ta Gaskiya, 7/1
Ƙage da Gaskiya, 4/1
Koyarwa Game da Farin Ciki, 10/1
Mika’ilu Sarkin Mala’iku? 4/1
Mutumin da Ya Canja Duniya, 4/1
Mutum na tarihi, 4/1
Waɗanda Suka Rubuta Labarin Yesu, 7/1
Ya Koyi Yin Biyayya, 4/1
Yesu da Yohanna Mai Baftisma sun danganci juna? 10/1