Ƙarin Bayani
a Akwai wasu lokuta a dā da Allah ya hukunta mutane don wasu zunubai da suka yi. Amma Littafi Mai Tsarki bai nuna cewa Jehobah yana amfani da ciwo ko wani irin bala’i a zamaninmu don ya yi wa mutanensa horo domin zunubin da suka yi ba.
a Akwai wasu lokuta a dā da Allah ya hukunta mutane don wasu zunubai da suka yi. Amma Littafi Mai Tsarki bai nuna cewa Jehobah yana amfani da ciwo ko wani irin bala’i a zamaninmu don ya yi wa mutanensa horo domin zunubin da suka yi ba.