Ƙarin Bayani
a Bayan Fitowarsu daga ƙasar Masar, Isra’ilawa suna shirye su shiga Ka’anan, ƙasar da Allah ya yi wa Ibrahim alkawari. Amma sa’ad da ’yan leƙen asiri guda goma suka ba da mugun labari, mutanen suka yi gunaguni game da Musa. Sai Jehobah ya faɗi cewa za su yi shekara arba’in a cikin jeji, domin dukan tsarar ’yan tawayen su mutu gaba ɗaya.