Ƙarin Bayani
b Ko da yake mun sani cewa sarautar mutane sau da yawa tana kama da dabba, Kiristoci na gaskiya suna biyayya ga “ikon masu-mulki” na gwamnati yadda Littafi Mai Tsarki ya ce. (Romawa 13:1) Amma idan ikokin suka dokace su su yi abin da ya saɓa da dokar Allah, sukan “fi biyayya ga Allah da mutane.”—Ayukan Manzanni 5:29.