Ƙarin Bayani
a Sa’anda Bitrus ya ziyarci Antakiya ta Suriya, ya more cuɗanya mai daɗaɗawa da mutane na Al’umma masu bi. Amma, sa’ad da Kiristoci Yahudawa suka zo daga Urushalima, Bitrus “ya noƙe, ya ware kansa dabam, yana jin tsoron waɗanda ke na kaciya.” Lallai waɗannan mutane na Al’umma ba su ji daɗi ba ƙwarai sa’ad da manzon da suke daraja ya ƙi cin abinci da su.—Galatiyawa 2:11-13.