Ƙarin Bayani
d Alal misali, Phinehas ya ɗauki mataki da sauri ya dakatar da annoba da ya kashe dubban Isra’ilawa, kuma Dauda ya ƙarfafa mutanensa da suke jin yunwa su ci daga gurasa ta “gidan Allah.” Babu wani cikin waɗannan da Allah ya kira girman kai.—Matta 12:2-4; Litafin Lissafi 25:7-9; 1 Samuila 21:1-6.