Ƙarin Bayani
a The New English Bible ya furta wannan ayar haka: “Ku rera waƙa wa UBANGIJI, dukan mutane na bisa duniya.” The Contemporary English Version ya ce: “Kowa bisa wannan duniya, rera waƙar yabo ga UBANGIJI.” Wannan ya yi daidai da fahimtar cewa, “sabuwar duniya” da Ishaya ya faɗa, yana nufin mutanen Allah da suka koma ƙasarsu ne.