KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Yadda Za Mu Yi Wa’azi
Haɗuwa ta Faria
Tambaya: Ta yaya muka san cewa Allah ya damu da kowannenmu?
Nassi: Mt 10:29-31
Tambaya don Ziyara ta Gaba: Ta yaya Allah yake taimaka mana mu jimre da matsalolinmu?
AN TATTAUNA BATUN A LITTAFIN NAN:
Komawa Ziyarab
Tambaya: Ta yaya Allah yake taimaka mana mu jimre da matsalolinmu?
Nassi: Irm 29:11
Tambaya don Ziyara ta Gaba: Ta yaya Littafi Mai Tsarki zai taimaka mana?
AN TATTAUNA BATUN A LITTAFIN NAN: