DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
Ba Arziki Ne Ke Nuna Amincin Mutum Ba
Zofar ya ce Allah yana kwace arziki daga wurin mugaye, ta hakan yana nufin cewa Ayuba ya yi zunubi (Ayu 20:5, 10, 15)
Ayuba ya amsa: ‘To me ya sa mugaye suke samun ci gaba?’ (Ayu 21:7-9)
Rayuwar Yesu ta nuna cewa ba sai mutum yana da arziki ba ne zai kasance da aminci (Lu 9:58)
DON BIMBINI: Ko mutum yana da arziki ko aꞌa, mene ne ya fi muhimmanci ga dukan waɗanda suke bauta wa Allah?—Lu 12:21; w07 8/1 27 sakin layi na 12.