6-12 ga Nuwamba
AYUBA 13-14
Waƙa ta 151 da Adduꞌa
Gabatarwar Taro (minti 1)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Idan Mutum Ya Mutu, Zai Sāke Rayuwa Kuwa?”: (minti 10)
Abubuwa Masu Daraja Daga Kalmar Allah: (minti 10)
Ayu 14:1, 2—Me ya sa Ayuba ya kwatanta rayuwar ɗan Adam da inuwa? (it-2-E 905)
A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu game da Jehobah da waꞌazi da dai sauransu?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4) Ayu 13:1-28 (th darasi na 12)
KA YI WAꞌAZI DA ƘWAZO
Bidiyon Haɗuwa ta Fari: (minti 5) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon Haɗuwa ta Fari: Littafi Mai Tsarki—2Ti 3:16, 17. Ku dakatar da bidiyon a duk inda ya tsaya don ku tattauna tambayoyin da ke ciki.
Haɗuwa ta Fari: (minti 3) Ka soma da batun da ke yadda za mu yi waꞌazi. Ka ba da ƙasidar Ka Ji Daɗin Rayuwa Har Abada! (th darasi na 2)
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 5) lff bitar sashe na 1 tambaya ta 1-5 (th darasi na 19)
RAYUWAR KIRISTA
“Ku Riƙa Ajiye ‘Wani Abu’”: (minti 15) Tattaunawa da bidiyo. Dattijo ne zai gudanar da wannan sashen. Ka yaba wa ikilisiyar don yadda suke ajiye kuɗi wajen tallafa wa ayyukan ibadarmu.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 2 sakin layi na 1-12
Kammalawa (minti 3)
Waƙa ta 76 da Adduꞌa