5-11 ga Yuli
MAIMAITAWAR SHARI’A 11-12
Waƙa ta 40 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 1)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Yadda Jehobah Yake So Mu Bauta Masa”: (minti 10)
Abubuwa Masu Daraja Daga Kalmar Allah: (minti 10)
M.Sh 11:29—Ta yaya wannan ayar ta cika? (it-1-E 925-926)
A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu game da Jehobah da wa’azi da dai sauransu?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4) M.Sh 11:1-12 (th darasi na 2)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
“Yadda Za Ka Daɗa Jin Daɗin Wa’azi—Ƙauna da Tausayi”: (minti 8) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon Za Ku Ji Daɗin Almajirtarwa Idan Kun Inganta Yadda Kuke Wa’azi—Ku Nuna Ƙauna da Tausayi.
Bidiyon Haɗuwa ta Fari: (minti 4) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon Haɗuwa ta Fari: Wahala—Yak 1:13. Ku dakatar da bidiyon a duk inda ya tsaya don ku tattauna tambayoyin da ke ciki.
Haɗuwa ta Fari: (minti 2) Ka bi bayanin da ke yadda za mu yi wa’azi. (th darasi na 1)
RAYUWAR KIRISTA
Bukatun Ikilisiya: (minti 15)
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) lfb darasi na 38
Kammalawa (minti 3)
Waƙa ta 72 da Addu’a