DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH | FARAWA 24
An Samo wa Ishaku Mata
24:2-4, 11-15, 58, 67
Bawan Ibrahim ya roƙi Jehobah ya taimaka masa ya zaɓa ma Ishaku mata. (Fa 24:42-44) Mu ma ya kamata mu nemi ja-gorancin Jehobah kafin mu yanke shawara mai muhimmanci. Ta yaya za mu yi hakan?
Mu yi addu’a ga Jehobah
Mu bincika Littafi Mai Tsarki da kuma littattafanmu
Mu nemi shawara daga ’yan’uwa Kiristoci da suke ƙaunar Jehobah sosai