10-16 ga Fabrairu
FARAWA 15-17
Waƙa ta 39 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 1)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Me Ya Sa Jehobah Ya Canja wa Ibram da Saraya Suna?”: (minti 10)
Fa 17:1—Ibram mai gaskiya ne a zuci ko da yake shi ajizi ne (mwbr20.02-HA an ɗauko daga it-1 817)
Fa 17:3-5—An canja sunan Ibram zuwa Ibrahim (mwbr20.02-HA an ɗauko daga it-1 31 sakin layi na 1)
Fa 17:15, 16—An canja sunan Saraya zuwa Saratu (w09 4/1 29)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 10)
Fa 15:13, 14—Yaushe shekaru 400 na shan wuya suka soma kuma suka kāre? (mwbr20.02-HA an ɗauko daga it-1 460-461)
Fa 15:16—Ta yaya zuriyar Ibrahim suka koma Kan’ana “a tsara ta huɗu”? (mwbr20.02-HA an ɗauko daga it-1 778 sakin layi na 4)
A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu game da Jehobah Allah da wa’azi da dai sauransu?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Fa 15:1-21 (th darasi na 10)
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Bidiyon Haɗuwa ta Fari: (minti 4) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon, sa’an nan ku tattauna tambayoyi na gaba: Ta yaya mai shelan ya yi tambayoyi yadda ya dace? Ta yaya ya yi amfani da misali a koyarwarsa?
Haɗuwa ta Fari: (minti 3 ko ƙasa da hakan) Ka bi bayanin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. Mutumin ya ba da wata hujja da mutane a yankin suka saba bayarwa. (th darasi na 3)
Haɗuwa ta Fari: (minti 5 ko ƙasa da hakan) Ka bi bayanin da ke Yadda Za Mu Yi Wa’azi. Ka ba mutumin ƙasidar nan Albishiri Daga Allah! kuma ku soma nazari da ita a darasi na 3. (th darasi na 6)
RAYUWAR KIRISTA
“Yadda Ma’aurata Za Su Ƙarfafa Aurensu”: (minti 15) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon nan Yadda Za Ku Ƙarfafa Gamin Aure.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) ia babi na 2 sakin layi na 1-12
Kammalawa (minti 3 ko ƙasa da hakan)
Waƙa ta 92 da Addu’a