DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH | FILIBIYAWA 1-4
“Kada Ku Damu da Kome”
Addu’a ita ce maganin damuwa
Idan muka yi addu’a da bangaskiya, Jehobah zai ba mu “salama irin wadda ta wuce dukan ganewar ɗan Adam”
Ko da ba mu iya magance matsalar da muke fama da ita ba, Jehobah zai taimaka mana mu jimre. Zai ma iya taimaka mana a hanyar da ba mu yi tsammani ba.—1Ko 10:13