18-24 ga Disamba
ZAKARIYA 9-14
Waƙa ta 49 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Ku Kasance a ‘Kwarin Duwatsu’”: (minti 10)
Zak 14:3, 4—“Kwari mai girma” yana wakiltar kāriyar da Jehobah yake mana (w13 2/15 19 sakin layi na 10)
Zak 14:5—Za a kāre waɗanda suka ‘gudu zuwa kwarin duwatsun’ kuma suka zauna a ciki (w13 2/15 20 sakin layi na 13)
Zak 14:6, 7, 12, 15—Za a halaka waɗanda ba sa cikin kwarin Jehobah (w13 2/15 20 sakin layi na 15)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Zak 12:3—Ta yaya Jehobah ya “mai da Urushalima dutse mai-wuyan ɗauka”? (br1 24 sakin layi na 9-10)
Zak 12:7—Ta yaya Jehobah zai “fara ceton tenti na Yahuda”? (br1 27 sakin layi na 13)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Zak 12:1-14
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 2 ko ƙasa da hakan) g17.6 14-15—Ka gayyaci mutumin zuwa taro.
Koma Ziyara: (minti 4 ko ƙasa da hakan) g17.6—Ka riga ka tattauna shafi na 14 da 15 na mujallar a haɗuwa ta fari. Ka yi koma ziyara kuma ka gayyaci mutumin zuwa taro.
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 6 ko ƙasa da hakan) jl darasi na 5—Ka gayyaci mutumin zuwa taro.
RAYUWAR KIRISTA
Abubuwan da Ƙungiyarmu ta Cim ma: (minti 7) Ka saka bidiyon nan Abubuwan da Ƙungiyarmu ta Cim ma na watan Disamba.
“Wani Sabon Fasali a Taron Tsakiyar Mako”: (minti 8) Tattaunawa. Ka nuna bidiyon nan da babu sauti a ciki Baitfaji, Dutsen Zaitun da Kuma Urushalima.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) lv wasiƙar da ke shafi na 3 da babi na 1 sakin layi na 1-9
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 5 da Addu’a