11-17 ga Disamba
ZAKARIYA 1-8
Waƙa ta 146 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Ku Riƙe Rigar Bayahude”: (minti 10)
[Ka saka bidiyon Gabatarwar Littafin Zakariya.]
Zak 8:20-22—Mutane masu yaruka dabam-dabam a dukan ƙasashe suna bauta wa Jehobah (w14 11/15 27 sakin layi na 14)
Zak 8:23—Waɗanda suke da begen yin rayuwa a aljanna suna taimaka wa shafaffu (w16.01 21 sakin layi na 4; w09 2/15 27 sakin layi na 14)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Zak 5:6-11—Wane ra’ayi ne ya kamata mu kasance da shi game da mugunta? (w17.10 25 sakin layi na 18)
Zak 6:1—Mene ne duwatsu guda biyu na jan ƙarfe suke wakilta? (w17.10 27-28 sakin layi na 7-8)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Zak 8:14-23
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 2 ko ƙasa da hakan) Bangon gaban g17.6—Ka yi shiri don koma ziyara.
Koma Ziyara: (minti 4 ko ƙasa da hakan) g17.6—Ka riga ka ba da mujallar a haɗuwa ta fari. Ka yi koma ziyara, kuma ka yi shiri don ziyara ta gaba.
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 6 ko ƙasa da hakan) fg darasi na 5 sakin layi na 1-2.
RAYUWAR KIRISTA
“Hanyoyin Kyautata Yadda Muke Wa’azi—Yin Wa’azi ga Kowa a Yankinmu”: (minti 15) Tattaunawa. Ka nuna bidiyon nan Sun Yaɗa Bishara a ‘Iyakar Duniya.’
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 22 sakin layi na 17-24, akwatin nan “Ka Gaskata da Mulkin Kuwa?”
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 134 da Addu’a